Ƙarin Bayani
a Idan mutum ya yi baftisma a wani addini a dā, yana bukatar ya sake yin baftisma. Me ya sa? Domin ba a koyar da gaskiyar da ke Kalmar Allah a waccan addinin.—Ka duba Ayyukan Manzanni 19:1-5 da Darasi na 13.
a Idan mutum ya yi baftisma a wani addini a dā, yana bukatar ya sake yin baftisma. Me ya sa? Domin ba a koyar da gaskiyar da ke Kalmar Allah a waccan addinin.—Ka duba Ayyukan Manzanni 19:1-5 da Darasi na 13.