Ƙarin Bayani
b Irmiya 38:19 ya bayyana cewa Yahudawa da yawa da sun “ridda zuwa” hannun Chaldiyawa ba a kashe su ba amma an kwashe su zuwa bauta. Ko sun ba da kansu a yin biyayya da kalmomin Irmiya, ba a gaya mana ba. Duk da haka, tsirarsu ta tabbatar da abin da annabin ya faɗa.