Ƙarin Bayani
b Hakazalika, sa’ad da yake bayani game da sabuwar dangantakar da ke tsakanin Allah da ‘ ’ya’yansa’ na ruhu, Bulus ya yi amfani da batu na shari’a wanda sananne ne ga masu karatunsa da ke Daular Roma. (Romawa 8:14-17) “Al’adar Romawa ne su ɗauki reno, kuma hakan na da nasaba ta kusa da ra’ayin Romawa game da iyali,” in ji littafin nan, St. Paul at Rome.