Ƙarin Bayani
a Musa bai ga Jehobah da idanunsa ba, domin ba mutumin da zai ga Allah kuma ya rayu. (Fitowa 33:20) Hakika Jehobah ya nuna wa Musa wahayin ɗaukakarsa ta wajen wani mala’ika ne.
a Musa bai ga Jehobah da idanunsa ba, domin ba mutumin da zai ga Allah kuma ya rayu. (Fitowa 33:20) Hakika Jehobah ya nuna wa Musa wahayin ɗaukakarsa ta wajen wani mala’ika ne.