Ƙarin Bayani
a Ga wasu daga cikin alkawura, ko tabbaci, da Joshua ya ga cikawarsu. Jehobah zai ba Isra’ila ƙasa ta su. (Gwada Farawa 12:7 da Joshua 11:23.) Jehobah zai ceci Isra’ilawa daga ƙasar Masar. (Gwada Fitowa 3:8 da Fitowa 12:29-32.) Jehobah zai kiyaye mutanensa.—Gwada Fitowa 16:4, 13-15 da Kubawar Shari’a 8:3, 4.