Ƙarin Bayani
g A cikin annabcinsa game da kwanaki na ƙarshe, Yesu ya ce: ‘Al’ummai za su tattake Urushalima [wadda ta wakilci sarautar Allah] . . . har zamanan Al’ummai su cika.’ (Luka 21:24) Saboda haka, an dakatar da sarautar Allah har zuwa zamanin Yesu, kuma hakan ya ci gaba har zuwa kwanaki na ƙarshe.