Ƙarin Bayani
d Babu abin da ya nuna cewa dabbobin ma sun ci manna, domin Jehobah ya gaya wa mutanensa cewa su ɗibi mannar daidai da yadda kowane mutum zai iya ci, amma bai ce har da dabbobi ba.—Fit. 16:15, 16.
d Babu abin da ya nuna cewa dabbobin ma sun ci manna, domin Jehobah ya gaya wa mutanensa cewa su ɗibi mannar daidai da yadda kowane mutum zai iya ci, amma bai ce har da dabbobi ba.—Fit. 16:15, 16.