Ƙarin Bayani
a A yau, Jehobah bai ce idan miji ko matar mutum ta yi zina, dole su ci-gaba da zama tare ba. Saboda ƙaunar da Jehobah yake ma waɗanda aka ci amanarsu, Jehobah ya ba su dama su kashe auren idan suna so su yi hakan. Ya bayyana wannan ta bakin Ɗansa Yesu.—Mat. 5:32; 19:9.